Ish 66:19 HAU

19 su kuwa sani ni ne wanda yake hukunta musu.“Amma zan bar waɗansu, in aika da su ga al'ummai da manisantan ƙasashe inda ba a ji labarin sunan da na yi ba, ba a kuwa ga girmana da ikona ba, wato zuwa Tarshish, da Libiya, da Lidiya, duk da gwanayen maharbanta, Rosh da Tubal, da kuma Helas. Za su ba da labarin girmana ga waɗannan al'ummai.

Karanta cikakken babi Ish 66

gani Ish 66:19 a cikin mahallin