10 Sa'an nan Isra'ilawa suka yi kuka ga Ubangiji, suna cewa, “Mun yi maka zunubi, gama mun bar binka, ya Allahnmu, muka yi wa Ba'al sujada.”
Karanta cikakken babi L. Mah 10
gani L. Mah 10:10 a cikin mahallin