2 Sa'ad da ya hauro zuwa gida sai ya faɗa wa iyayensa, ya ce, “Na ga ɗaya daga cikin 'yan matan Filistiyawa a Timna, ina so ku auro mini ita.”
Karanta cikakken babi L. Mah 14
gani L. Mah 14:2 a cikin mahallin