L. Mah 15:10 HAU

10 Mutanen Yahuza suka ce, “Me ya sa kuka kawo mana yaƙi?”Filistiyawa suka ce, “Mun zo ne domin mu kama Samson, mu yi masa kamar yadda ya yi mana.”

Karanta cikakken babi L. Mah 15

gani L. Mah 15:10 a cikin mahallin