L. Mah 6:25 HAU

25 A wannan dare Ubangiji ya ce masa, “Ka ɗauki bijimin mahaifinka, da wani bijimin bana bakwai. Sa'an nan ka rushe bagaden gunkin nan Ba'al na mahaifinka, ka sare gumakan da suke kusa da shi.

Karanta cikakken babi L. Mah 6

gani L. Mah 6:25 a cikin mahallin