L. Mah 8:12 HAU

12 Zeba da Zalmunna, sarakunan nan biyu na Madayana suka gudu, amma ya bi su, ya kamo su. Ya sa dukan rundunarsu ta gigice.

Karanta cikakken babi L. Mah 8

gani L. Mah 8:12 a cikin mahallin