M. Sh 3:1 HAU

1 “Muka ci gaba da tafiyarmu muka nufi Bashan. Sai Og, Sarkin Bashan, tare da dukan jama'arsa suka fito su yi yaƙi da mu a Edirai.

Karanta cikakken babi M. Sh 3

gani M. Sh 3:1 a cikin mahallin