Yush 13:16 HAU

16 Samariya za ta ɗauki hakkin zunubinta,Gama ta tayar wa Allahnta.Za a kashe mutanenta da takobi.Za a fyaɗa jariranta a ƙasa,A kuma tsage matanta masu ciki.”

Karanta cikakken babi Yush 13

gani Yush 13:16 a cikin mahallin