2 Kor 11:16 HAU

16 Ina sāke faɗa, kada wani ya zaci ni wawa ne. In kuwa kun zaci haka nake, to, ku ji ni wawa ne, don ni ma in samu in taɓa 'yar taƙama kaɗan.

Karanta cikakken babi 2 Kor 11

gani 2 Kor 11:16 a cikin mahallin