33 Zurfin hikimar Allah da na saninsa da rashin iyaka suke! Hukunce-hukuncensa sun fi gaban bincikewa, hanyoyinsa kuma sun fi gaban bin diddigi!
34 “Wa ya taɓa sanin zuciyar Ubangiji?Ko kuwa wa ya taɓa ba shi wata shawara?”
35 “Wa kyauta ta shiga tsakaninsu da Allah, ya fara bayarwa,Har da za a sāka masa?”
36 Ai, daga gare shi ne, ta wurinsa kuma, dukkan abubuwa suke, shi ne kuma makomarsu. Ɗaukaka tă tabbata a gare shi har abada. Amin.