33 Sai aka faɗa wa Saul, “Ga shi, mutane suna yi wa Ubangiji laifi, suna cin nama ɗanye.”Saul kuwa ya ce, “Kun ci amana. Ku mirgino babban dutse a nan wurina.”
Karanta cikakken babi 1 Sam 14
gani 1 Sam 14:33 a cikin mahallin