1 Sam 23:7 HAU

7 Aka faɗa wa Saul Dawuda ya zo Kaila. Sai ya ce, “Madalla, Allah ya bashe shi a hannuna, gama ya kulle kansa, da yake ya shiga garin da yake da ƙofofin da akan kulle da sandunan ƙarfe.”

Karanta cikakken babi 1 Sam 23

gani 1 Sam 23:7 a cikin mahallin