7 Yezebel, matarsa, ta ce masa, “Ba kai ne kake mulkin Isra'ila ba? Tashi, ka ci abinci, ka yi farin ciki, zan ba ka gonar inabin Nabot Bayezreyele.”
Karanta cikakken babi 1 Sar 21
gani 1 Sar 21:7 a cikin mahallin