2 Sam 13:20 HAU

20 Absalom wanta ya tambaye ta, ya ce, “Ko Amnon wanki ya ɓata ki? To, yi shiru, ƙanwata, shi wanki ne, kada ki damu da yawa.” Tamar kuwa ta zauna a kaɗaice a gidan Absalom wanta.

Karanta cikakken babi 2 Sam 13

gani 2 Sam 13:20 a cikin mahallin