2 Sam 20:16 HAU

16 Sai wata mace mai hikima ta yi kira daga cikin garin, ta ce, “Ji mana! A faɗa wa Yowab, ya zo nan, ina so in yi magana da shi.”

Karanta cikakken babi 2 Sam 20

gani 2 Sam 20:16 a cikin mahallin