19 Sarki Hezekiya kuwa ya fahimci za a yi zaman lafiya da salama a zamaninsa, don haka ya amsa ya ce, “Jawabin da ka kawo mini daga wurin Ubangiji yana da kyau.”
Karanta cikakken babi 2 Sar 20
gani 2 Sar 20:19 a cikin mahallin