2 Sar 9:25 HAU

25 Yehu ya ce wa Bidkar, “Ka ɗauke shi ka jefar a gonar Nabot mutumin Yezreyel, gama ka tuna sa'ad da ni da kai muke kan dawakai muna biye da Ahab, tsohonsa, yadda Ubangiji ya faɗi wannan magana a kansa cewa,

Karanta cikakken babi 2 Sar 9

gani 2 Sar 9:25 a cikin mahallin