Ez 25:13 HAU

13 domin haka ni Ubangiji Allah zan hukunta Edom. Zan kashe mutanenta da dabbobinta, zan maishe ta kufai. Za a kashe su da takobi, tun daga Teman har zuwa Dedan.

Karanta cikakken babi Ez 25

gani Ez 25:13 a cikin mahallin