Ez 33:24 HAU

24 “Ɗan mutum, mazaunan wuraren nan da aka lalatar a ƙasar Isra'ila, suna cewa, ‘Ibrahim shi kaɗai ne, duk da haka an ba shi ƙasar duka, balle fa mu da muke da yawa, lalle ƙasar tamu ce.’

Karanta cikakken babi Ez 33

gani Ez 33:24 a cikin mahallin