Ez 37:19 HAU

19 sai ka faɗa musu, cewa ni Ubangiji Allah na ce zan karɓe sandan Yusufu, wanda yake a hannun Ifraimu da mutanen Isra'ila magoyan bayansa, in haɗa shi da sandan Yahuza in maishe su sanda guda a hannuna.

Karanta cikakken babi Ez 37

gani Ez 37:19 a cikin mahallin