Ez 46:20 HAU

20 Sai ya ce mini, “Wannan shi ne wurin da firistoci za su dafa hadaya domin laifi, da hadaya domin zunubi, a nan ne kuma za su toya hadaya ta gāri, domin kada su kai su a filin waje, su sa wa mutane tsarki.”

Karanta cikakken babi Ez 46

gani Ez 46:20 a cikin mahallin