Ez 9:8 HAU

8 Sa'ad da suke karkashewar, aka bar ni, ni kaɗai, sai na faɗi rubda ciki, na yi kuka, na ce, “Ya Ubangiji Allah za ka hallaka dukan sauran Isra'ilawa saboda zafin fushinka a kan Urushalima?”

Karanta cikakken babi Ez 9

gani Ez 9:8 a cikin mahallin