16 Faɗar wanda yake jin faɗar Allah,Wanda ya san hikimar Maɗaukaki,Wanda yake ganin wahayin Mai Iko Dukka,Yana durƙurshe, amma idanunsa a buɗe suke.
Karanta cikakken babi L. Kid 24
gani L. Kid 24:16 a cikin mahallin