L. Mah 15:18 HAU

18 Ƙishirwa kuwa ta kama shi ƙwarai, sai ya roƙi Ubangiji ya ce, “Kai ne ka yi wannan babbar nasara ta hannun bawanka, yanzu kuwa ko zan mutu da ƙishirwa, har Filistiyawa marasa kaciya su kama ni?”

Karanta cikakken babi L. Mah 15

gani L. Mah 15:18 a cikin mahallin