L. Mah 20:10 HAU

10 Kashi ɗaya daga goma na Isra'ilawa su ba da abinci ga sojoji. Sauran jama'a kuwa su je su hukunta Gibeya saboda muguntar da ta aikata cikin Isra'ila.”

Karanta cikakken babi L. Mah 20

gani L. Mah 20:10 a cikin mahallin