Neh 13:18 HAU

18 Ashe, ba haka kakanninku suka yi ba, har wannan ya sa Allahnmu ya kawo mana masifa, mu da dukan birnin? Duk da haka kuna ƙara kawo wa Isra'ila hasala saboda kuna ɓata ranar Asabar.”

Karanta cikakken babi Neh 13

gani Neh 13:18 a cikin mahallin