Neh 2:13 HAU

13 Da na fita, sai na bi ta Ƙofar Kwari zuwa Rijiyar Dila da Ƙofar Juji, na dudduba garun Urushalima, wanda aka rushe, da ƙofofinsa da wuta ta cinye.

Karanta cikakken babi Neh 2

gani Neh 2:13 a cikin mahallin