Neh 4:4 HAU

4 Sai ni, Nehemiya, na yi addu'a, na ce, “Ka ji, ya Allahnmu, gama ana raina mu, ka sa ba'arsu ta koma kansu, ka sa a washe su a kai su ƙasar bauta.

Karanta cikakken babi Neh 4

gani Neh 4:4 a cikin mahallin