Yush 6:1 HAU

1 Mutane sun ce, “Zo, mu koma wurin Ubangiji,Gama shi ne ya yayyaga,Shi ne kuma zai warkar.Shi ne ya yi mana rauni,Shi ne kuma zai ɗaure raunin da maɗauri.

Karanta cikakken babi Yush 6

gani Yush 6:1 a cikin mahallin