14 Sai ɗaya daga cikin samarin Nabal ya faɗa wa Abigail, wato matar Nabal cewa, “Dawuda ya aiko manzanninsa daga jeji su gai da maigida, amma maigida ya zazzage su.
Karanta cikakken babi 1 Sam 25
gani 1 Sam 25:14 a cikin mahallin