Ez 14:11 HAU

11 don kada mutanen Isra'ila su ƙara rabuwa da ni, ko kuma su ƙara ƙazantar da kansu ta wurin laifofinsu, amma za su zama mutanena, ni kuwa in zama Allahnsu,’ ni Ubangiji Allah na faɗa.”

Karanta cikakken babi Ez 14

gani Ez 14:11 a cikin mahallin