Ez 23:8 HAU

8 Ba ta bar karuwancinta ba, wanda ta yi tun tana a Masar, gama a lokacin 'yan matancinta mutane sun kwana da ita, sun rungumi ƙirjinta, suka biya kwaɗayinsu a kanta.

Karanta cikakken babi Ez 23

gani Ez 23:8 a cikin mahallin