34 Tufafinku sun ƙasantu da jininmarasa laifi,Waɗanda ba ku same su suna fasagidajenku ba.Amma duk da haka kuna cewa,
35 ‘Ba mu da laifi, hakika kuwa,Ubangiji bai yi fushi da mu ba.’Amma ni Ubangiji zan hukunta ku,Domin kun ce ba ku yi zunubi ba.
36 Me ya sa ba ku da tsayayyiyar zuciya,Sai ku yi nan ku yi can?Masar za ta kunyata ku kamar yaddaAssuriya ta yi.
37 Da hannuwanku a kā za ku komodaga Masar don kunya.Gama waɗanda kuke dogara gare su,ni Ubangiji, na ƙi su,Ba za ku yi arziki tare da su ba.”