Irm 50:21 HAU

21 “Ku haura ku fāɗa wa ƙasarMeratayim da mazaunan Fekod.Ku kashe, ku hallaka su sarai,Ku aikata dukan abin da na umarceku,Ni Ubangiji na faɗa.

Karanta cikakken babi Irm 50

gani Irm 50:21 a cikin mahallin