Irm 51:56 HAU

56 Gama mai hallakarwa ya auka waBabila,An kama sojojinta,An kuma kakkarya bakunansu,Gama Ubangiji shi Allah ne, maisakayya,Zai yi sakayya sosai.

Karanta cikakken babi Irm 51

gani Irm 51:56 a cikin mahallin