Yush 3:5 HAU

5 Bayan wannan mutanen Isra'ila za su komo su nemi Ubangiji Allahnsu, da Dawuda, sarkinsu. Da tsoro za su komo zuwa wurin Ubangiji domin alheransa a kwanaki na ƙarshe.

Karanta cikakken babi Yush 3

gani Yush 3:5 a cikin mahallin