1 Yabo Ya tabbata ga Ubangiji!Ku bayin Ubangiji,Ku yabi sunansa!
2 Za a yabi sunansa yanzu da har abada!
3 Daga gabas zuwa yamma a yabi sunan Ubangiji!
4 Ubangiji yake mulkin dukan sauran al'umma,Ɗaukakarsa tana bisa kan sammai.
5 Ba wani kamar Ubangiji Allahnmu.Yana zaune a can ƙwanƙolin sama,