18 Ka sa su waɗanda suka yi su,Da dukan waɗanda suke dogara gare su,Su zama kamar gumakan da suka yi!
19 Ku yabi Ubangiji, ya jama'ar Isra'ila,Ku yabe shi, ya ku firistocin Allah!
20 Ku yabi Ubangiji, ya ku Lawiyawa,Ku yabe shi, dukanku da kuke tsoronsa!
21 Ku yabi Ubangiji a Sihiyona da a Urushalima, wato a Haikalinsa.Ku yabi Ubangiji!