19 Mutumin kirki yakan sha wahala da yawa,Amma Ubangiji yakan cece shi daga cikinsu duka.
20 Ubangiji yakan kiyaye shi sosai,Ba ko ɗaya daga cikin ƙasusuwansa da zai karye ba.
21 Mugunta za ta kashe mugu,Waɗanda suke ƙin adalai za a hukunta su.
22 Ubangiji zai fanshi bayinsa,Waɗanda suka tafi wurinsa neman mafakaZa a bar su da rai.