1 Ya Allah, kada ka yi shiru,Kada ka tsaya cik,Ya Allah, kada kuma ka yi tsit!
2 Duba, abokan gābanka suna tawaye,Maƙiyanka sun tayar.
3 Suna ta ƙulle-ƙulle a asirce gaba da jama'arka,Suna shirya maƙarƙashiya gāba da waɗanda kake tsaronsu.
4 Suna cewa, “Ku zo, mu hallakar da al'ummarsu,Don a manta da Isra'ila har abada!”