3 Hakika zai kiyaye kaDaga dukan hatsarorin da ka ɓoye,Daga kuma dukan mugayen cuce-cuce.
4 Zai rufe ka da fikafikansa,Za ka zauna lafiya a ƙarƙashinsu.Amincinsa zai tsare ka, ya kiyaye ka.
5 Ba za ka ji tsoron hatsarori da dare ba,Ko fāɗawar da za a yi maka da rana,
6 Ko annobar da take aukowa da dare,Ko mugayen da suke kisa da tsakar rana.
7 Mutum dubu za su fāɗi daura da kai,Dubu goma kuma za su fāɗi dama da kai,Amma kai, ba za a cuce ka ba.
8 Da idonka za ka duba, Ka ga yadda ake hukunta wa mugaye.
9 Domin ka ɗauka Ubangiji yake kiyaye ka,Maɗaukaki ne yake tsaronka,